Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Aqa'id » Shin Allah ya aiko da annabawa daga jinsin da bana mutane ba, sannan idan adadin annabawa kamar yanda muka saba ji ya kasance 12400 me ya sanya yan kadna muka sani daga cikinsu
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta a sayo abinci da abin sha ga mahaifi da baya yin azumin watan Ramadan ba don wata larura ba tareda sanin cewa shi wannan mahaifi bai damu da riƙo da addini ba?
- Hanyar tsarkake zuciya » ADDU’A DOMIN NEMAN SAMUN ZURIYA
- Aqa'id » MENENE ALAMONIN BAYYANAR IMAMUL HUJJA A.S
- Hukunce-hukunce » meye inganci sallan idid a jam'i
- Hanyar tsarkake zuciya » Assalamu alaikum ya sayyyid. ni ina bukatuwa da abinda zai hanani saurin fusata wannan matsala na damu na a rayuwance.
- Aqa'id » SHIN MANZON ALLAH IYA WANDA YAKE DA DANGANTAKA DA SU KADAI ZAI CETA
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin jazabar ubangiji tana kasancewa maimaici ta hanyar barin aikata sabo
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Hukunce-hukunce » Mene ne ra’ayinku kan halascin rarrabawa karbar fatawowi cikin mas’alar auren mutu’a
- Aqa'id » Wurida da suke kai mutum zuwa ga mukamin Arifai
- Hadisi da Qur'an » WANNE LITTAFIN ADDU’A NE MAFI INGANCI
- Hukunce-hukunce » Wacce mace ce take kasantuwa muharrama
- Hanyar tsarkake zuciya » wacce hanya mutum zai cikin kauracewa aikata zunubi
- Aqa'id » Ya Ali babu wanda yan san Allah sai ni da kuma kai
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Assalamu Alaikum
Allah ya daukaka ku hakikata ni inada karancin azama da himma ina kuma da yin sako-sako da sakaci matuka da al’amuran ibada, al’amarin na damu matuka duk sanda na yunkura na yi kokari cikin sauyawa da samun azama da himma bana samun nasara kan hakan.
Al’amari na biyu kuma shine ina jin rauni da nauyin jiki lokacin sallah da addu’a kai kace a kan zuciyata akwai wani hijabi ko shinge da suke katangeni daga barin samun debe haso da jin dadin ibada.
Ina fatan addu’a daga samahatus sayyid Adil-Alawi (h).
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Babu kokwanto cikin kasantuwar dukkanin wani ma’aluli yana da illa haka dukkanin wani sababi yanada musabbabi cikakke shine samuwar muktazi (abinda ke hukunta samuwarsa) da kuma rashin samuwar shinge hijabi da zai hana afkuwarsa, lallai azama kan neman ilimi abu ne mai amfanarwa sannan aiki nagari da jin dadin cikinsa yana dogaro ne kan samuwar muktazi ga azama wanda shine soyayyar Allah da kaunar samun kusanci zuwa gareshi da ganin kyawunsa da girmamarsa cikin littafinsa da halittunsa da cikin zababbunsa Muhammad da iyalansa amincin Allah yak ara tabbata garesu, sannan share fagen soyayya na cikin watsi da aikata zunubai da halaye marasa nagarta wanda wannan na hannun mutum wanda yake da cikakken zabi, daga nan kuma sai kasance cewa lallai shingaye da hijabai daga azama sakamakon zunubai ne da sabo da halaye marasa nagarta dukkanin wanda ke cin naman dan’uwansa zuciyarsa ke mutuwa ko kuma yake gaza kunnuwansa da saurarren gulma zai kasance laifinsa yafi girma ta kaka zai samu azama tareda wannan halaye ta kaka zai riski zakin ibada ya yi shauki zuwa gareta yaji yana kaunar ibada kamar yadda salmanu muhammadi Allah ya kara masa yard aya kasance yana kaunar ibada ya karkade zuciyarsa da samuwarsa don ibada, bai taba ruduwa daga ibadar ubangijinsa ba ya kasance yana kwankwasa kofarsa dare da rana ba yankewa, sannan ya kamaceka ka karanta munajatin muridin da munajatin muhibbin bari dai ka karanta dukkanin munajatoti guda goma sha biyar har ka san ta yaya zaka samu azama, sannan ya zama wajibinka ka dinga karanta wannan yanki daga addu’ar Abu Hamzatu simali :
(مالي كلما أقول قد صلحت سريرتي)
Me ya same ni ne duk sanda nace tabbas zuciyata ta gyaru.
Imam Zainul Abidin yana ambato dalilai da illoli da sabubba goma sha hudu da suke sabbaba faduwar azama da gushewarta
Allah ne mai taimako da karewa.Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hanyar tsarkake zuciya)
- Abin da ke haifar da kasala wurin ibada
- SHIN YA HALASTA A KARANTA ADDU’O’IN DA BANA LARABCI BA
- Wadanne ayyuka ne suke kawo albarka
- INA SON KAYI MINI NASIHA DA BA’ARIN WASU AYYUKA DA SUKE HASKAKA ZUCIYA
- ina neman wani aiki daga hannun ma'aikatar harkokin cikin gida
- TA YAYA ZAMU IYA SIFFANTUWA DA KYAWAWAN DABI’UN MUSLUNCI DA NESANTAR MIYAGU
- Wane zikiri ne mutum zai lazimta don ya samu tsaftatar ruhi?
- Mene ne asalin Du’a’u Sirril Mustauda’i fiha
- INA FAMA DA RASHIN SAMUN TABBATA CIKIN SAUKE WAJIBAI
- Shin motsa jiki yana bada tasiri kan hanya tarbiyar Ruhi